Labaran Duniya

😂😂😂Dukkan wanda yasaka rakiya musa kuka ya tabbata shima sai yayi kuka da idonsa zazzafan martani zuwaga hamisu breaker…

dukkan wanda yasaka rakiya musa koka ya shaida cewa shima sai yayi kuka da idonsa zazzafan martani zuwaga hamisu breaker yanzu yanzu innalillahi wainna ilaihirajuun.

wanda kasan cewa a yanzu haka masana antar kannywood din tana cikin wani hali akan wannan rigima datake tsakanin hamisu breaker dakuma rakiya musa.

wanda rakiya musa ta bayyana irin soyayyar datake yiwa hamisu breaker a wannan rayuwa kuma babban burinta aduniya shine ta auri hamisu breaker

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button