Labaran Duniya

Da dumi’dumi: Rahotonni daga wasu sassan Nageriya na cewa An Tabbatar da Ganin Jaririn Watan Shawwal wanda suka ha’da da Garin Bulangu Dake karamar Hukumar Kafin Hausa.

YANZU-YANZU: Mun Samu Rahoton Ganin Jinjirin Watan Karamar Sallah A Karamar Hukumar Jere Dake Jihar Borno

An tuntubi fadar Sarkin Musulmi an tabbatar musu da ganin watan, sauran mu jira sanarwa.

Daga Comr Abba Sani Pantami.


 

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button