Innalilahi Wa’inna ilaihi Raji’un Yadda ƴan ƙato da gora suka fasawa wata Amarya Ido a ranar ɗaurin aurenta a jihar Kano.


Yadda ƴan ƙato da gora suka fasawa wata Amarya Ido a ranar ɗaurin aurenta a jihar Kano.
Wata Amarya mai suna Khadija Abdullahi ta makance a ido ɗaya sakamakon zabga mata gora da ‘yan ƙato da gora suka yi
A cewar Khadija Ƴan kungiyar sintiri na Vigilante na unguwar su ka yi mata wannan aika-aikan lokacin da suka zo raraka ana tsaka da kidan DJ.
Dan Majalisar dai ya kai Dan jaridar kotu ne a shekaran jiya Alhamis, za a shiga kotun ranar biyu ga watan fabairun mai zuwa.
A zantawa da aka yi da matashin dan Jaridar akan wannan lamarin, ya bayyana cewa shi bai ma san abunda ake zarginsa da shi ba, domin bai san mai yayi wa dan majalisar ba da har aka kai shi kotu.
. Saifullahi Lawal Imam ya kara da cewa “Ni tsohon yaron gidan Dan majalisar Tarayyar ne, tun shekara ta 2015 nake gidansa ina masa hidima,
ina kareshi daga abokan adawa da kare masa kima da mutunci, ban taba neman komai a wajensa ba, domin saboda Allah nake kaunarsa, Al’amarin ya farune lokacin da wata cuta ta kamani a kunnena wacce ke barazanar kurumtar dani,