KannywoodLabaran DuniyaNews

Yadda hira ta kasance tsakanin Adam a zango dakuma hadiza gabon a dandalinta yanzu yanzu…

yadda hira ta kasance tsakanin jaruman kannywood guda wato adam a zango dakuma hadiza gabon a dandalin yadiza gabon wanda jarumin yasha tambaya.

hadiza gabon tayiwa wannan jarumi tambayoyi wanda kuma jarumin yasamu nasarar amsar wannan tambayoyi wanda hadiza gabon tayimasa a wajan.

inda shima jarumin wato adam a zango shima yayiwa jarumar wato hadiza gabon a dandalin nata wanda itama ta amsa masa kamar yadda shima ya amsa.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button